Hukumar yaki da cin hanci da ana yiwa tattalin arziki zagon kasa (EFCC) na binciken batar kudaden a hannun sa ba tun yau ba, kuma har ma an gurfanar da shi a kotu.
Ana zargin Gamawa ne tare da wasu mutane biyar a Bauchi da zargin karbar naira miliyan 500 na kudin kamfen a cikin 2015 lokacin ya na PDP.
No comments:
Post a Comment